Sarakunan Gargajiya sun aika muradun su ga zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinibu

An bukaci zababben shugaban kasa Bola Ahmed Tinibu da yayi wa Allah ya cika wa yan Najeriya alkawarin da ya dauka a yayin da yake gudanar da yakin neman zabe.

Bukatar hakan ta fito ne daga kungiyar Sarakunan gargajiya na tarayyar Najeriya a wata sanarwa da Etsu Nupe, Alhaji Yahaya Abubakar ya sanya wa hanu

Sanarwar tace Tinibu ya kamata ya shidimta wa yan Najeriya duba da irin gudunmawar da suka bashi wajen zabar sa

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments