Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya fadama al’ummar Hausa-Fulani a jihar Lagas cewa Tinubu arewa za ta yi a zaben shugaban kasa.
Ganduje ya kuma bayyana cewa jiharsa ta Kano za ta tarawa Bola Tinubu kuri’u fiye da ko’ina a Najeriya.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya fadama al’ummar Hausa-Fulani a jihar Lagas cewa Tinubu arewa za ta yi a zaben shugaban kasa.
Ganduje ya kuma bayyana cewa jiharsa ta Kano za ta tarawa Bola Tinubu kuri’u fiye da ko’ina a Najeriya.
Former President Muhammadu Buhari, Friday, followed up his public statement with a phone call to President Bola Ahmed Tinubu, in...
Read more