Karbar Tinubu a arewa abune da anyi angama-Ganduje

Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya fadama al’ummar Hausa-Fulani a jihar Lagas cewa Tinubu arewa za ta yi a zaben shugaban kasa.

 

Ganduje ya kuma bayyana cewa jiharsa ta Kano za ta tarawa Bola Tinubu kuri’u fiye da ko’ina a Najeriya.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments