• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro
No Result
View All Result
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

Dalilan da suka hana Priyanka Chopra yin finafinai a India

Aksam Media by Aksam Media
March 29, 2023
in HAUSA NEWS
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Fitacciyar tauraruwar fina-finan Indiya Priyanka Chopra ta bayyana dalilan da suak sa ta fice daga masana’antar shirye fina-finan ƙasar ta Bollywood.

Yayin da ta bayyana a wani shirin podcast na Amurka, Priyanka Chopra ta ce ba ta jin ɗaɗin yadda ake cusa harkokin siyasa a masana’antar shirya fina-finan ƙasar.

RelatedPosts

Gwamna Abba Kabir ya ci alwashin ci gaba da kai Dalibai kasashen ketare domin karo karatu

Gwamna Abba Kabir ya ci alwashin ci gaba da kai Dalibai kasashen ketare domin karo karatu

June 3, 2023
Kalli wasu gurare da Gwamnatin Kano ta fara aiwatar da rusau a Daren da ya gabata.

Kalli wasu gurare da Gwamnatin Kano ta fara aiwatar da rusau a Daren da ya gabata.

June 3, 2023

Gwamnonin APC sun bayyana raayin su akan cire tallafin man fetur

June 3, 2023

Sannan kuma ta ce ba ta jin dadin aikin da take yi a masana’antar.

Priyanka Chopra ta yi magana kan batutuwa da dama a shirin na podcast, ciki har da ƙaurarta daga masana’antar Bollywood ta Indiya zuwa Hollywood ta Amurka inda ta yi wasu fina-finan.

Ta kuma yi bayanin yadda ta bar Indiya tare da fara zama a Amurka, da yadda labarin soyayyarta da mijinta mawaƙi Nick Jonas.

A shekarar 2018 ne Chopra ta auri mawaƙi kuma tauraron fina-finan Amurka Nick Jonas, inda suka ci gaba da zama a Amurka, inda a shekarar da ta gabata kuma ta haihu.

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Damfara ta yanar gizo, Amurka ta yanke hukunci zaman kaso ga wani Dan Najeriya

Next Post

Abubuwan da ya kamata ku sani gameda sabon shugaban PDP na rikon kwarya

Aksam Media

Aksam Media

RelatedPosts

Gwamna Abba Kabir ya ci alwashin ci gaba da kai Dalibai kasashen ketare domin karo karatu
HAUSA NEWS

Gwamna Abba Kabir ya ci alwashin ci gaba da kai Dalibai kasashen ketare domin karo karatu

by Aksam Media
June 3, 2023
0

Gwamnan Jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf ya yiwa alkawarin cigaba da tura ɗalibai Masu hazaka zuwa kasashen waje domin...

Read more
Kalli wasu gurare da Gwamnatin Kano ta fara aiwatar da rusau a Daren da ya gabata.

Kalli wasu gurare da Gwamnatin Kano ta fara aiwatar da rusau a Daren da ya gabata.

June 3, 2023
Gwamnonin APC sun bayyana raayin su akan cire tallafin man fetur

Gwamnonin APC sun bayyana raayin su akan cire tallafin man fetur

June 3, 2023
Yadda Wike da wasu gwamnoni ke ci gaba da goyon bayan Tinibu

Yadda Wike da wasu gwamnoni ke ci gaba da goyon bayan Tinibu

June 3, 2023
Tsadar Man fetur NLC ta sanar da shiga yajin aiki

Tsadar Man fetur NLC ta sanar da shiga yajin aiki

June 2, 2023
Bola Tinubu ya gwangwaje Femi Gbajabiamila da babban mukami

Bola Tinubu ya gwangwaje Femi Gbajabiamila da babban mukami

June 2, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

April 29, 2023
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
Gwamna Abba Kabir ya ci alwashin ci gaba da kai Dalibai kasashen ketare domin karo karatu

Gwamna Abba Kabir ya ci alwashin ci gaba da kai Dalibai kasashen ketare domin karo karatu

June 3, 2023
Kalli wasu gurare da Gwamnatin Kano ta fara aiwatar da rusau a Daren da ya gabata.

Kalli wasu gurare da Gwamnatin Kano ta fara aiwatar da rusau a Daren da ya gabata.

June 3, 2023
Gwamnonin APC sun bayyana raayin su akan cire tallafin man fetur

Gwamnonin APC sun bayyana raayin su akan cire tallafin man fetur

June 3, 2023
Yadda Wike da wasu gwamnoni ke ci gaba da goyon bayan Tinibu

Yadda Wike da wasu gwamnoni ke ci gaba da goyon bayan Tinibu

June 3, 2023
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Hanya mai sauki da zaka hana sauro rayuwa a inda kake

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Gwamna Abba Kabir ya ci alwashin ci gaba da kai Dalibai kasashen ketare domin karo karatu
HAUSA NEWS

Gwamna Abba Kabir ya ci alwashin ci gaba da kai Dalibai kasashen ketare domin karo karatu

Gwamnan Jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf ya yiwa alkawarin cigaba da tura ɗalibai Masu hazaka zuwa kasashen waje domin ...

June 3, 2023
Kalli wasu gurare da Gwamnatin Kano ta fara aiwatar da rusau a Daren da ya gabata.
HAUSA NEWS

Kalli wasu gurare da Gwamnatin Kano ta fara aiwatar da rusau a Daren da ya gabata.

Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya bada umarnin fara gudanar da aikin rushe guraren al'ummar jihar Kano da ...

June 3, 2023
Gwamnonin APC sun bayyana raayin su akan cire tallafin man fetur
HAUSA NEWS

Gwamnonin APC sun bayyana raayin su akan cire tallafin man fetur

Kungiyar gwamnonin ci gaba ta tabbatar da goyon bayanta ga matakin shugaban kasa, Bola Tinubu, kan tallafin man fetur Shugaban ...

June 3, 2023
Yadda Wike da wasu gwamnoni ke ci gaba da goyon bayan Tinibu
HAUSA NEWS

Yadda Wike da wasu gwamnoni ke ci gaba da goyon bayan Tinibu

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya kare hukuncin da Shugaban kasa Bola Tinubu ya dauka na cire tallafin man ...

June 3, 2023
Bayan cire kudin makarantar kangararru gwamnan jihar Kano ya zayyana ayyukan da zai sa gaba
Metro

Governor Abba Kabir, directs all lands developers at Kano hajj camp to stop.

Kano state Governor, Engineer Abba Kabir Yusuf has directed with immediate effect that all lands developers at Kano hajj camp ...

June 2, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz