• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home Africa

An rufe gudanar da yin rajistar ƴan Jamhuriyyar Nijar mazauna ƙasashen waje da ke zaune Najeriya

Walid Y Haris by Walid Y Haris
October 30, 2022
in Africa
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Ana korafi kan rufe rajistar Ƴan Nijar mazauna ƙasashen waje da ke zaune a Najeriya tun a yammacin Asabar bayan cikar wa’adin kwanaki goma sha huɗu da hukumar zaɓen ta ƙayyadene hukumar ta dakatar da yin rajistar.

Ana yin rajistar ne game da zaben cike gurbi na yan majalasar dokokin kasar da za su wakilci ‘yan Nijar mazauna kasashen waje a majalisar dokokin kasar.

RelatedPosts

Turkiyya sun da Zimbabwe, sun rattaba hannu kan wasu muradun juna

Turkiyya sun da Zimbabwe, sun rattaba hannu kan wasu muradun juna

January 12, 2023

An ceto mutane 148 bayan mutuwar wasu 16 sanadiyar ibila’in da ya afku.

December 18, 2022

South Africa Latest: ANC Membership Decline, Conference Delays

December 17, 2022

Babban birnin tarrayar Najeriya Abuja na daga cikin wuraren da ake rajistar.

To sai dai wasu wuraren kamar Jihar Legas za a ci gaba da yin rajistar a ranar Lahadi da Litinin saboda tsaikon da aka samu na kai kayan yin rajistar a wuraren.

Sakamakon cikar wa’adin yin wannan rajista, jama’a da dama sun yi cirko-cirko a gaban ofishin jakadancin Nijar a Abuja inda suke ta yin ƙorafi kan rashin samun yin rajistar.

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Labarin cinikayyar kasuwar yan kwallan kafa

Next Post

Kasar Sin ta jaddada kudurin ta na hada hanu da kasashen nahiyar Afrika

Walid Y Haris

Walid Y Haris

RelatedPosts

Turkiyya sun da Zimbabwe, sun rattaba hannu kan wasu muradun juna
Africa

Turkiyya sun da Zimbabwe, sun rattaba hannu kan wasu muradun juna

by Aksam Media
January 12, 2023
0

Ministan Harkokin Wajen kasar Türkiye, Mevlut Cavusoglu ya tattauna da Mataimakin Shugaban Kasar Zimbabwe, Constantino Gu ko Dominic Nyikadzino Chiwenga,...

Read more

An ceto mutane 148 bayan mutuwar wasu 16 sanadiyar ibila’in da ya afku.

December 18, 2022
South Africa Latest: ANC Membership Decline, Conference Delays

South Africa Latest: ANC Membership Decline, Conference Delays

December 17, 2022
IMF Agrees $3 Billion Bailout for Ghana to Stabilize Economy, Manage Debt

IMF Agrees $3 Billion Bailout for Ghana to Stabilize Economy, Manage Debt

December 13, 2022
South Africa’s economy GDP growth best in three months

South Africa’s economy GDP growth best in three months

December 6, 2022
An katse intanet a Sudan

An katse intanet a Sudan

October 25, 2022
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

February 11, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma

CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma

March 24, 2023
Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga,  sen Uba Sani, tafiya ta nisa

Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga, sen Uba Sani, tafiya ta nisa

March 24, 2023
Abubuwan da cin su ke hana shan wahalar Azumi komai rana

Abubuwan da cin su ke hana shan wahalar Azumi komai rana

March 24, 2023
Jerin kasashen da zasu yi Azumi mafi tsayi a duniya

Jerin kasashen da zasu yi Azumi mafi tsayi a duniya

March 24, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu an kama wani Dan Majalisa dauke da makuden kudaden waje

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma
HAUSA NEWS

CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma

Daga kabiru A Dukawa Babban bankin Najeriya CBN ya ci alwashin hukunta duk wani bankin yan kasuwa da ya samu ...

March 24, 2023
Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga,  sen Uba Sani, tafiya ta nisa
HAUSA NEWS

Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga, sen Uba Sani, tafiya ta nisa

Matashi mai suna Yusuf Umar ya ga dacewar zuwa Kaduna garin gwamna ne domin taya sabon zababben gwamnan jihar Kaduna ...

March 24, 2023
Abubuwan da cin su ke hana shan wahalar Azumi komai rana
HAUSA NEWS

Abubuwan da cin su ke hana shan wahalar Azumi komai rana

Daga khadija Salisu Danmaliki Ana so Mai Azumi ya lazimci shan ya'yan itatuwa da kayan marmari wadanda suke dauke da ...

March 24, 2023
Jerin kasashen da zasu yi Azumi mafi tsayi a duniya
HAUSA NEWS

Jerin kasashen da zasu yi Azumi mafi tsayi a duniya

Daga Hadiza Muhammad Mai Taya Sama da Musulmai miliyan dubu ɗaya ne suka fara azumi a faɗin duniya a wannan ...

March 24, 2023
Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga,  sen Uba Sani, tafiya ta nisa
HAUSA NEWS

Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga, sen Uba Sani, tafiya ta nisa

Matashi mai suna Yusuf Umar ya ga dacewar zuwa Kaduna garin gwamna ne domin taya sabon zababben gwamnan jihar Kaduna ...

March 24, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz