• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home politics

Atiku ya yi alkawarin bai wa matasan ƙasar kashi 40 cikin 100 na muƙamai idan ya hau mulki saboda yadda ya ga ƙwazonsu.

Walid Y Haris by Walid Y Haris
October 19, 2022
in politics
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Ɗan takarar shugabancin Najeriya a ƙarƙashin jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, a zaben 2023, ya yi alkawarin bai wa matasan ƙasar kashi 40 cikin 100 na muƙamai idan ya hau mulki saboda yadda ya ga ƙwazonsu.

Atiku Abubakar, ya bayyana haka ne a baya-bayan nan a wani taro da jam’iyyar ta gudanar a jihar Kaduna.

RelatedPosts

NNPC affirms to reclaim its mandate Despite That INEC mentioned Shekaru as winner.

NNPC affirms to reclaim its mandate Despite That INEC mentioned Shekaru as winner.

February 28, 2023
Election: INEC releases results of 38 LGAs in kano

Election: INEC releases results of 38 LGAs in kano

February 27, 2023

No team to turn Nigeria around” than my husband and Datti: Obi’s wife

January 4, 2023

A yayin taron, dan takarar da PDP, ya yi bayani a kan irin manufofinsa ga matasa a Najeriya baki Da ya.

Muhammad Kadade Sulaiman, shi ne shugaban matasan PDP a ƙasar, ya shaida wa manema labarai cewa, a yayin taron da suka yi a Kaduna, Atiku Abubakar, ya ce da ikon Allah idan har ya hau mulki zai farfado da masaku don samar da ayyukan yi ga matasa a Kaduna da ma sauran jihohi.

Dan takarar shugabancin Najeriyar a PDP, ya ce idan har ka bawa matashi abin yi to ba zai ba da kunya ba in ji shugaban matasan PDPn.

 

A yayin kaddamar da yakin neman zabensa, Atiku Abubukar, ya bayyana wasu matsaloli da ya ce kasar na fuskanta kamar batun tabarbarewar tattalin arzikin Najeriya, da shiga matsin rayuwa da al’ummar kasar ke ciki, da kuma batun matsalar tsaro.

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Labarin cinikayyar kasuwar yan kwallo

Next Post

AUSTRALIA INVESTS K1B IN MOROBE INFRASTRUCTURE

Walid Y Haris

Walid Y Haris

RelatedPosts

NNPC affirms to reclaim its mandate Despite That INEC mentioned Shekaru as winner.
politics

NNPC affirms to reclaim its mandate Despite That INEC mentioned Shekaru as winner.

by Aksam Media
February 28, 2023
0

WThe New Nigeria Peoples Party (NNPP) Kano State vowed to reclaim its mandate in the just-concluded Kano Central Senatorial election....

Read more
Election: INEC releases results of 38 LGAs in kano

Election: INEC releases results of 38 LGAs in kano

February 27, 2023
No team to turn Nigeria around” than my husband and Datti: Obi’s wife

No team to turn Nigeria around” than my husband and Datti: Obi’s wife

January 4, 2023
Gawuna plans a lot for the development of youths: Muhammad Garba

My administration will not disappoint peoples of Kano state : Gawuna

December 20, 2022
Gawuna plans a lot for the development of youths: Muhammad Garba

Gawuna plans a lot for the development of youths: Muhammad Garba

December 12, 2022
Parties speak for the new cash withdrawal limits

Parties speak for the new cash withdrawal limits

December 12, 2022
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

February 11, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

March 26, 2023
Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

March 26, 2023
Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

March 26, 2023
INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

March 26, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu an kama wani Dan Majalisa dauke da makuden kudaden waje

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis
HAUSA NEWS

NDLEA ta kama wani sanannen Dan kasuwa dauke da Hodar Iblis

Hukumar Hana Sha da fataucin Miyagun Kwayoyi ta kasa NDLEA ta sami nasarar cika hannu da wani Dan kasuwa mai ...

March 26, 2023
Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida
HAUSA NEWS

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Cibiyar yin nazari a kan harkokin mata tayi barazanar kiran Zanga-zanga bisa Jan kafa da tace rundunar yan sanda ta ...

March 26, 2023
Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya
HAUSA NEWS

Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

Tsohon mataimakin shugaban kasa Alh Atiku Abubakar ya mika sakon ta'aziya ga Iyalan Oladipo Diya na rashin daya daga cikin ...

March 26, 2023
INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar
HAUSA NEWS

INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta wallafa cewa ta ware ranakun 29 zuwa 31 na watan Maris ...

March 26, 2023
Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano
HAUSA NEWS

Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano

Kungiyar Dattawan yankasuwar singa na unguwar zango a karamar hukumar ungogo a nan jihar kano,ta nuna mutukar farin cikinta bisa ...

March 25, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz