Shugaban Korea ta Arewa ya karbi sakon sabuwar Shekara Daga takwaransa na Pakistan

Shugaban ƙasar Koriya ta Arewa, Kim Jong Un, ya karɓi saƙon gaisuwa daga Shugaban Falasdinu, Mahmoud Abbas.
A cikin saƙon, Abbas ya ce:

“Mun nuna girmamawa a gare ku. Muna farin cikin miƙa muku taya murna daga zuciya bisa zagayowar Sabuwar Shekarar 2026.”

Ya ƙara da cewa:
“Muna yi muku fatan samun farin ciki tare da cikakkiyar lafiya da nasara a ayyukanku, haka nan muna yi wa al’ummar ƙasarku da dukkan al’ummomin duniya fatan samun zaman lafiya, kwanciyar hankali da wadata a Sabuwar Shekara.”

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments