Matashi mai suna Yusuf Umar ya ga dacewar zuwa Kaduna garin gwamna ne domin taya sabon zababben gwamnan jihar Kaduna murnar lashe zaben gwamna a jihar Kaduna
Gwamna Abba Kabir ya ci alwashin ci gaba da kai Dalibai kasashen ketare domin karo karatu
Gwamnan Jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf ya yiwa alkawarin cigaba da tura ɗalibai Masu hazaka zuwa kasashen waje domin...
Read more