HAUSA NEWS Ko wacce irin Zanga-zanga zaku yi sai na cire tallafin man fetur : Tinibu By Aksam Media - May 31, 2023 FacebookTwitterPinterestWhatsAppEmailTelegramCopy URL Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinibu ya bada Sanarwar cewa ko me yan Najeriya zasu yi ba Zanga-zanga ba sai ya cire tallafin man fetur. Tinubu ya bayyana hakan ne a wani faifen video da aka yada shi a kafafen sada zumunta