• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home World News

Haɗarin takaddama tsakanin Najeriya da ƙasashen waje kan batun tsaron ƙasar

Walid Y Haris by Walid Y Haris
October 27, 2022
in World News
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Masana na ci gaba da tofa albarkacin bakinsu dangane da takaddamar da ta kaure tsakanin Najeriya da wasu ƙasashen yamma, ciki har da Amurka game da fargabar harin ta’addanci a Abuja.

A farkon wannan makon ne Amurka ta gargaɗi ‘yan ƙasarta cewa da yiwuwar a kai harin ta’addanci a kan babban birnin Najeriyar.

RelatedPosts

China to Detachs $225 billion dollars on defence budget in 2023

China to Detachs $225 billion dollars on defence budget in 2023

March 5, 2023
Victoria University Wellington Doctoral Scholarship for International Students 2023

Victoria University Wellington Doctoral Scholarship for International Students 2023

February 18, 2023

62-year-old sworns in as Germany’s new defense minister

January 19, 2023

Sai dai gwamnatin Najeriya ta musanta, tana cewa babu gaskiya a cikin maganar.

Amma daga bisani wasu ƙasashen yammacin duniyar kusan biyar duka sun gargadi mutanensu da su kwana cikin  shirin.

Masana harkokin tsaro irinsu Barista Bulama Bukarti da Kabiru Adamu na ganin cewa akwai bukatar mahukuntan Najeriya su dau gargaɗin wadannan kasashen ketare gudun kar a makara.

Masanan na da ra’ayin cewa wannan lokaci ba na ce-ce-ku-ce ba ne, da batun da gwamnatin Najeriya ke yi cewa ana kambama batutuwan da suka shafi tsaron kasarta.

Barista Bulama Bukarti na cibiyar bincike ta Tony Blair da ke Birtaniya ya ce wadannan kasashen da suka ba da gargadi na samun bayanan sirri da suka saba tattarawa kan kungiyoyi ta’addanci.

Masanan dai na ganin cewa bai kamata mahukuntan Najeriya su yi biris da wannan gargaɗi ba, ko sanya siyasa a ciki saboda ankarar da mutum ba laifi bane.

A karshe Masana na da ra’ayin cewa idan aka ci gaba da siyasatar da wannan batu, nan gaba idan Amurka da ƙawayenta suka samu irin wadannan bayanai to za su rufe bakinsu, su ƙi sanar da gwamnatin Najeriya.

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Hukumar kula da zirga zirgar ababan hawa ta KAROTA tayi babban kamu.

Next Post

Bankin AIIB na kasar China zai fadada shiyoyoyin sa zuwa kasashen Duniya

Walid Y Haris

Walid Y Haris

RelatedPosts

China to Detachs $225 billion dollars on defence budget in 2023
World News

China to Detachs $225 billion dollars on defence budget in 2023

by Aksam Media
March 5, 2023
0

China has said it would increase its defence spending by 7.2 percent in 2023, compared with 7.1 percent last year,...

Read more
Victoria University Wellington Doctoral Scholarship for International Students 2023

Victoria University Wellington Doctoral Scholarship for International Students 2023

February 18, 2023
62-year-old sworns in as Germany’s new defense minister

62-year-old sworns in as Germany’s new defense minister

January 19, 2023
Muslims Population in some other countries of the world

Muslims Population in some other countries of the world

January 12, 2023
Putin orders his forces to stop fighting in Ukraine for 36 hours

Putin orders his forces to stop fighting in Ukraine for 36 hours

January 5, 2023
China to Cut Quarantine for Overseas Travelers From Next Month – Bloomberg

China to Cut Quarantine for Overseas Travelers From Next Month – Bloomberg

December 22, 2022
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

February 11, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna

Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna

March 21, 2023
Jam’iyar PDP tayi watsi da sakamakon zaben jihar katsina

Jam’iyar PDP tayi watsi da sakamakon zaben jihar katsina

March 21, 2023
An Sami mamakon ruwan sama karo na farko a bana a garin Kaduna

An Sami mamakon ruwan sama karo na farko a bana a garin Kaduna

March 21, 2023
Ganduje ya dage dokar hana fita da aka ayyana ta jiya kafin bayyana wanda ya lashe zaben gwamna

Ganduje ya dage dokar hana fita da aka ayyana ta jiya kafin bayyana wanda ya lashe zaben gwamna

March 21, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu an kama wani Dan Majalisa dauke da makuden kudaden waje

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna
HAUSA NEWS

Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna

Rahotanni na nuni da cewa jam'iyun adawa da suka yi takarar gwamnan a jihar Kaduna sun yi watsi da sakamakon ...

March 21, 2023
Jam’iyar PDP tayi watsi da sakamakon zaben jihar katsina
HAUSA NEWS

Jam’iyar PDP tayi watsi da sakamakon zaben jihar katsina

Dan takarar gwamnan jihar katsina  na babbar jam'iyyar hamayya ta PDP, a zaben da ya gabata, Sanata Yakubu Lado Dan ...

March 21, 2023
An Sami mamakon ruwan sama karo na farko a bana a garin Kaduna
HAUSA NEWS

An Sami mamakon ruwan sama karo na farko a bana a garin Kaduna

Daga Hassan Umar Gwammaja A dare jiya an samu mamakon ruwan sama mai karfi (Na farko a jihar Kaduna) wanda ...

March 21, 2023
Ganduje ya dage dokar hana fita da aka ayyana ta jiya kafin bayyana wanda ya lashe zaben gwamna
HAUSA NEWS

Ganduje ya dage dokar hana fita da aka ayyana ta jiya kafin bayyana wanda ya lashe zaben gwamna

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cire dokar hana fita da ta kakabawa al'ummar jihar a jiya bayan ayyana Abba kabir ...

March 21, 2023
Ina Zargin Wasu Abokan Sana’armu ta Fim Da Hannu wajen kone gida na da na Rarara: Baba cinedu
HAUSA NEWS

Ina Zargin Wasu Abokan Sana’armu ta Fim Da Hannu wajen kone gida na da na Rarara: Baba cinedu

Shahararren jarumi kumaawaki a masana'antar Kannywood Baba Chinedu yace "An Sacè Mun Kaya Na Sama Da Milyan Gòma A Lokacin ...

March 20, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz