Geng Ya musanta zargin da’ake masa na kiran Ummita

‘Dan Asalin Kasar China nan Geng Quanrong da aka zarge shi da kisan Ummakulsum Sani Buhari a Jahar Kano bayan caccaka mata wuka Watau Mr. Geng ya musanta zargin da ake masa a gaban Kotu.

 

Wannan na zuwa ne bayan da aka karanta masa Kunshin tuhumar da ake masa.

 

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments