Yayin da shugaba Xi Jinping na kasar China yake halartar kwarya-kwaryan taron shugabannin kungiyar APEC karo na 29 a Bangkok na Thailand, shugaban babban rukunin gidajen rediyo da talabijin na kasar Sin CMG Shen Haixiong, da ministan ofishin firaministan Thailand, Anucha Nakasai, sun cimma matsaya daya wajen rattaba hannu kan yarjejeniyar hadin gwiwa tsakanin CMG da ofishin hulda da jama’a na kasar ta Thailand.
Labaran yamma tare da khadija Muhammad mai taya
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Abuja, ta kammala sauraron ƙarar da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf na jam'iyyar...
Read more