China ta cimma yarjejeniyar hadin gwiwa da kasar Thailand

Yayin da shugaba Xi Jinping na kasar China  yake halartar kwarya-kwaryan taron shugabannin kungiyar APEC karo na 29 a Bangkok na Thailand, shugaban babban rukunin gidajen rediyo da talabijin na kasar Sin CMG Shen Haixiong, da ministan ofishin firaministan Thailand, Anucha Nakasai, sun cimma matsaya daya wajen rattaba hannu kan yarjejeniyar hadin gwiwa tsakanin CMG da ofishin hulda da jama’a na kasar ta Thailand.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments