Yayin da shugaba Xi Jinping na kasar China yake halartar kwarya-kwaryan taron shugabannin kungiyar APEC karo na 29 a Bangkok na Thailand, shugaban babban rukunin gidajen rediyo da talabijin na kasar Sin CMG Shen Haixiong, da ministan ofishin firaministan Thailand, Anucha Nakasai, sun cimma matsaya daya wajen rattaba hannu kan yarjejeniyar hadin gwiwa tsakanin CMG da ofishin hulda da jama’a na kasar ta Thailand.
Kasar Amurka ta amince da Kara rura wutar rashin zaman lafiya tsakanin Isra’ila da abokan adawarta
Wani jami'in Amurka ya tabbatar wa kafar yada labarai ta BBC cewa ma'aikatar harkokin wajen ƙasar ta sanar wa majalisar...
Read more