Buhari yayi gani na musamman da makarrabansa a birnin New York York

Shugaba Buhari na tattaunawa da makarrabansa a birnin New York na Amurka domin tsara yadda abubuwa za su kasance a taron Majalisar Dinkin Duniya karo 77 da ake gudanarwa.

Daga Walid Hari.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments