• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

Arewacin nigeria zasu rabauta da dala miliyan 700 daga bankin duniya

B. IMAM by B. IMAM
October 14, 2022
in HAUSA NEWS
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Bankin Duniya Ya Kebe Dala Miliyan 700 Domin Ayyukan Inganta Muhalli, Noma A Arewacin Najeriya

Bankin Duniya Ya Kebe Dala Miliyan 700 Domin Ayyukan Inganta Muhalli, Noma A Arewacin Najeriya

RelatedPosts

China ta soki kasar Amurka bayan da ta shiga UNESCO

China ta soki kasar Amurka bayan da ta shiga UNESCO

March 25, 2023
Ada na sha ruwan kwata sabo da Buhari da jam’iyar sa amma yanzu Ina Allah wadai da ita: Matashi Aliyu

Ada na sha ruwan kwata sabo da Buhari da jam’iyar sa amma yanzu Ina Allah wadai da ita: Matashi Aliyu

March 25, 2023

APC ta musanta ganawa tsakanin Tinibu da alkalin alkalai na kasa

March 24, 2023

Yanzu haka dai wakilai daga jihohin arewa 19 da na hukumar kula da birnin tarayya Abuja, wakilan bankin duniya da jami’an gwamnatin tarayya sun hallara a nan Kano inda suke tattaunawa tare da mahawara akan daftarin aiwatar da shirin cikin shekaru shida masu zuwa.

Kudaden za’a kashe su karkashin wani sabon shiri da bankin ya bullo da shi kan habbaka noma, kare muhalli da samar da ruwa mai tsafta, mai lakabin ACReSAL wadda za’a fara aiwatarwa nan ba da jimawa ba.

Madam Henretta Alhassan dake jagorantar ayarin gwamnatin tarayya a wannan sabon shiri na bankin duniya mai lakabin ACReSAL ta ce sun taru a Kano ne domin tantance daftarin shirin, da zai bada kulawa kan lamuran sauyin yanayi da bunkasa domin da tattalin arzikin iyali, musamman mazauna karkara.

Alhaji Yahaya Muhammad Uba, dake zaman kodinatan shirin a Jihar Jigawa ya fayace wasu daga cikin dalilan hukumomin Jihar na shiga a dama dasu, wadanda suka hada da tallafi da kuma samar da wasu kudaden sabata juyata tsakanin al’ummar Jihar, lamarin da zai taimaka wajen magance fatara da talauci.

Bankin Duniya Ya Kebe Dala Miliyan 700 Domin Ayyukan Inganta Muhalli, Noma A Arewacin Najeriya
Bankin Duniya Ya Kebe Dala Miliyan 700 Domin Ayyukan Inganta Muhalli, Noma A Arewacin Najeriya
Batun dakile kwararar Hamada dake kunshe a cikin daftarin wannan shiri na bankin duniya, na cikin al’amuran da suka ja hankalin gwamnatin Jihar Sokoto har-ma ta rungumi shirin, in ji Alhaji Ibrahim Umar babban Jami’in da zai kula da ayyukan a Sokoto.

Yanzu haka dai wasu daga jihohin da ke jerin masu cin gajiyar wannan shiri na ACReSAL sunyi nisa, a cewar, Zara Binta Goni, daya daga cikin Jami’an bankin duniya a Najeriya, tana mai cewa, bayan kammala shirin a shekaru shida masu zuwa, bankin na duniya yana sa ran gwamnatocin jihohin da suka ci gajiyar shirin zasu ci gaba da aiwatar dashi.

Baya ga tallafin dala miliyan 700 da bankin duniyar ya kebewa wannan shiri, gwamnatin tarayyar Najeriya zata bada akalla Naira biliyan guda, yayin da gwamnatocin jihohin arewa 19 kowacce zata bada nata kason gwargwadon adadin da take muradin samu daga wadancan kudade na bankin duniya.

 

Tags: AIR FORCEALAN WAKAALJAZEERAAREWA24ASUUbanditBBCBIN UTHMANBOLYWOODBOSHOBUK RADIOCIDEMATECNNdailytrustDAURAWAFACEBOOKFANTAMIFIFAFREEDOM RADIOGARBA SHEHUHAUSA7IZZAR SOjambKADAURA24KAKAKIKanywoodLABARAI 24LIBERTY RADIOMADAGWALMALAM ABDALLAHMC TAGWAYEMESSIMILITARYNANNASUNBCnewsNOOLYWOODOXPORTPLAYSTORPREMIER RADIOPREMIETIMEPYRAMID RADIORARARARARIYARIFRONALDOSARKIN WAKASOLACEBASEsportSUNNA TVTAMBARIN HAUSATAURARUWA TVTWEETERVANGUARDVISION RADIOvoaWAECWHATAPPXENDAZEEAFLAM
ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Kasar China ta dukufa wajan canza kwayar cutar Covid-19

Next Post

Kotu Ta Wanke Nnamdi Kanu Amma Bata Ce Musakeshi ba: Ministan Sharia

B. IMAM

B. IMAM

RelatedPosts

China ta soki kasar Amurka bayan da ta shiga UNESCO
HAUSA NEWS

China ta soki kasar Amurka bayan da ta shiga UNESCO

by Aksam Media
March 25, 2023
0

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Mao Ning, ta ce kafin Amurka ta koma cikin hukumar raya...

Read more
Ada na sha ruwan kwata sabo da Buhari da jam’iyar sa amma yanzu Ina Allah wadai da ita: Matashi Aliyu

Ada na sha ruwan kwata sabo da Buhari da jam’iyar sa amma yanzu Ina Allah wadai da ita: Matashi Aliyu

March 25, 2023
APC ta musanta ganawa tsakanin Tinibu da alkalin alkalai na kasa

APC ta musanta ganawa tsakanin Tinibu da alkalin alkalai na kasa

March 24, 2023
CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma

CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma

March 24, 2023
Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga,  sen Uba Sani, tafiya ta nisa

Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga, sen Uba Sani, tafiya ta nisa

March 24, 2023
Abubuwan da cin su ke hana shan wahalar Azumi komai rana

Abubuwan da cin su ke hana shan wahalar Azumi komai rana

March 24, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

February 11, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
China ta soki kasar Amurka bayan da ta shiga UNESCO

China ta soki kasar Amurka bayan da ta shiga UNESCO

March 25, 2023
Ada na sha ruwan kwata sabo da Buhari da jam’iyar sa amma yanzu Ina Allah wadai da ita: Matashi Aliyu

Ada na sha ruwan kwata sabo da Buhari da jam’iyar sa amma yanzu Ina Allah wadai da ita: Matashi Aliyu

March 25, 2023
APC ta musanta ganawa tsakanin Tinibu da alkalin alkalai na kasa

APC ta musanta ganawa tsakanin Tinibu da alkalin alkalai na kasa

March 24, 2023
CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma

CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma

March 24, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu an kama wani Dan Majalisa dauke da makuden kudaden waje

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
China ta soki kasar Amurka bayan da ta shiga UNESCO
HAUSA NEWS

China ta soki kasar Amurka bayan da ta shiga UNESCO

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Mao Ning, ta ce kafin Amurka ta koma cikin hukumar raya ...

March 25, 2023
Ada na sha ruwan kwata sabo da Buhari da jam’iyar sa amma yanzu Ina Allah wadai da ita: Matashi Aliyu
HAUSA NEWS

Ada na sha ruwan kwata sabo da Buhari da jam’iyar sa amma yanzu Ina Allah wadai da ita: Matashi Aliyu

Aliyu Muhammad ya tsallake rijiya da baya a 2019, saboda makauniyar soyayya daya samu kansa a ciki ta Shugaba Muhammadu ...

March 25, 2023
APC ta musanta ganawa tsakanin Tinibu da alkalin alkalai na kasa
HAUSA NEWS

APC ta musanta ganawa tsakanin Tinibu da alkalin alkalai na kasa

Kwamatin yakin neman zaben na Dan takarar jam’iyar APC Asiwaju Bola Ahmed Tinibu ya musanta raderadin da wasu kafafen sadarwa ...

March 24, 2023
CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma
HAUSA NEWS

CBN ya soma gudanar da rangadi domin hukunta Bankuna da basa bayar da tsofaffin takardun kuɗi ga alumma

Daga kabiru A Dukawa Babban bankin Najeriya CBN ya ci alwashin hukunta duk wani bankin yan kasuwa da ya samu ...

March 24, 2023
Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga,  sen Uba Sani, tafiya ta nisa
HAUSA NEWS

Matashi mai tattaki daga Garin Kubau zuwa Kaduna dan taya murna ga, sen Uba Sani, tafiya ta nisa

Matashi mai suna Yusuf Umar ya ga dacewar zuwa Kaduna garin gwamna ne domin taya sabon zababben gwamnan jihar Kaduna ...

March 24, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz