Ana neman wanda ya yar da yadukansa a cikin laida, a titin MM way ya Kira wannan lamba

An tsinci laidar da kaya a ciki a kan titin Murtala Muh’d Dake Kano, tun rarar Juma’a 9/09/2022 da dare,

Idan Allah yasa  mai su ya ji, ya zo Gwammaja Bayan Gidan Malam Aminu Kano, Layin Shehu Mai Hatsi ko kuma a nemi  wannan lambar: 08144099012

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments