Hukumar Kulla Da Kafafin Yada Labarai Ta Kasa Ta Yi Suka Ga Gwamnatin Jihar Zamfara

A wata sanarwa da shugaban hukumar Balarabe Shehu Ilaila ya first, yace hukumar ce kadai take da hurimi rufi kowace kafar yada labarai a kasar nan ba gwamnati jihar ba,

Ya kuma kara da cewa, gwamnati jihar Zamfara ta fito ta bawa wannan kafafin labarain da rufi hakuri

Lamarin ya faro ne sakamakon bin tawagar ya da manifar siyasa da jam’iyar PDP ta garurun a jihar,

Kafafin sune; NTA, Radiyo Najireya Pride FM, Gamji TV, da kuma Al’ummar TV

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments