An Yi Garkowa Da ‘Yanmata 6 ‘Yan Kungiyar Kwallo Kafa, A Jihar Edo

Lamarin ya faro ne a ranar Juma’a nan, a kan haryasu na dawo  jihar Edo daga jihar Delta bayan wani wasa da suka je suka yi da Kungiyar kwallo Owa-Alero a karamar hukumar Ike ta Arewa a Jihar Delta

To dai wadanda suka yi garkuwar da ‘yanmatan suka naimi kimanin naira milliyan biyar a matsayin kudin fansa daga wajan ‘yan wadanda a sacen

 

 

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments