NNPC ta kirkiro hanyar dakile satar danyen man fetur a kasar nan

NNPC ta samar da manhajar da za ta dakile ayyukan satar danyen man fetur da ya zama Gama gari a yankin kudancin Kasar nan.

Shugaban kamfanin NNPC Malam Mele Kyari shine ya bayyana hakan ga manema labarai a Abuja.

Yace an samar da manhajar ne ta hanyar kirkirar wani portal wanda akayiwa rajista da suna ‘stopcrudetheft.com’

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments