Kwana Daya bayan rasa mahaifiyarsa, gwamnan Jigawa ya Kara rasa dansa

Gwamnan jihar Jigawa, Ahmed Umar Namadi, ya sake rasa ɗaya daga cikin iyalansa a ranar Alhamis, 26 ga watan Disamban 2024

Yaron gwamnan mai suna Abdulwahab Umar Namadi ya rasu da yammacin ranar Alhamis sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya ritsa da shi

Rasuwar tasa na zuwa ne kwana ɗaya bayan mahaifiyar Gwamna Umar Namadinta riga mu gidan gaskiya

Mai girma gwamnan jihar Jigawa, Gwamna Mallam Umar Namadi, na sanar da rasuwar wani daga cikin iyalansa, ɗansa Abdulwahab Umar Namadi.”

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments