• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home politics

Karamar hukumar bebeji ta amsa kiran dan ta

B. IMAM by B. IMAM
October 11, 2022
in politics
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

A ranar litinin din data gabata ne Hon Abdulmumin jibrin kofa ya kaddamar da takarar sa Dan majalissar tarayya wanda zai wakilci yakin kiru da bebeji a zabe mai zuwa 2023 taron wanda ya samu halartar dubban jama’ar yakin kiru da bebeji kuma aka gudanar a gidan sa dake garin kofa karamar hukumar bebeji.

Yayin taron dai kofa yayi amfani da wannan damar wajen karbar mutane sama da dubu biyu wadanda suka dawo jam’iyyar NNPP kwansiyyya kuma sakayi alakwarin aiki tukuru wajen bawa Dan takarar shugabancin kasar karkashin tutur NNPP Engr dakta Rabiu musa kwankwaso kuri’a miliyan biyar da kuma ganin jam’iyyar tayi nasara tun daga sama har kasa.

RelatedPosts

NNPC affirms to reclaim its mandate Despite That INEC mentioned Shekaru as winner.

NNPC affirms to reclaim its mandate Despite That INEC mentioned Shekaru as winner.

February 28, 2023
Election: INEC releases results of 38 LGAs in kano

Election: INEC releases results of 38 LGAs in kano

February 27, 2023

No team to turn Nigeria around” than my husband and Datti: Obi’s wife

January 4, 2023

Taron ya samu halartar yan takarar majalissar jiha Kiru Hon Abubakar Usman Rabula Dana Bebeji Hon Ali Muhammed Tiga Hajiya azumi namadi bebeji, hon gambu sallau, dankaka usaini bebeji shugabannin jam’iyyar NNPP na KIRU DA bebeji dattawan jam’iyyar matasa da mata da sauran Al’ummar yankin na KIRU DA bebeji wadanda suka fito kwansu da kwarkwata domin hallatar wannan taron.Yau litinin a garin kofa Hon Abdulmumin jibrin kofa ya kaddamar da takarar sa Dan majalissar tarayya wanda zai wakilci yakin kiru da bebeji a zabe mai zuwa 2023 taron wanda ya samu halartar dubban jama’ar yakin kiru da bebeji kuma aka gudanar a gidan sa dake garin kofa karamar hukumar bebeji.

Yayin taron dai kofa yayi amfani da wannan damar wajen karbar mutane sama da dubu biyu wadanda suka dawo jam’iyyar NNPP kwansiyyya kuma sakayi alakwarin aiki tukuru wajen bawa Dan takarar shugabancin kasar karkashin tutur NNPP Engr dakta Rabiu musa kwankwaso kuri’a miliyan biyar da kuma ganin jam’iyyar tayi nasara tun daga sama har kasa.

Taron ya samu halartar yan takarar majalissar jiha Kiru Hon Abubakar Usman Rabula Dana Bebeji Hon Ali Muhammed Tiga Hajiya azumi namadi bebeji, hon gambu sallau, dankaka usaini bebeji shugabannin jam’iyyar NNPP na KIRU DA bebeji dattawan jam’iyyar matasa da mata da sauran Al’ummar yankin na KIRU DA bebeji wadanda suka fito kwansu da kwarkwata domin hallatar wannan taron.

Tags: AIR FORCEALAN WAKAALI JITAALJAZEERAALKIBULAAREWA24AREWA24TV JOWELBABUbanditBBCBOLYWOODBUK RADIOCNNDALA RADIOFACEBOOKFIFAGARBA SHEHUHAUSA7HEALTHIZZAR SOjambKADAURA24KAKAKIKano pillarsKanywoodMADAGWALMC TAGWAYEMESSIMILITARYNBCnewsNOOLYWOODPLAYSTORPREMIER RADIOPYRAMID RADIORADIORARARARARIYARONALDOSHAKKAsportTAMBARIN HAUSATOTWEETERVISION RADIOWHATAPPZEEAFLAM
ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Mun samar da daidaito da zaman lafiya a tsakanin yan kasuwa daga karbar shugabancin kasuwar kofar Wambai: jamilu Yahaya Ibrahim

Next Post

A cikin shekara 14 na haifi “ya”ya 18

B. IMAM

B. IMAM

RelatedPosts

NNPC affirms to reclaim its mandate Despite That INEC mentioned Shekaru as winner.
politics

NNPC affirms to reclaim its mandate Despite That INEC mentioned Shekaru as winner.

by Aksam Media
February 28, 2023
0

WThe New Nigeria Peoples Party (NNPP) Kano State vowed to reclaim its mandate in the just-concluded Kano Central Senatorial election....

Read more
Election: INEC releases results of 38 LGAs in kano

Election: INEC releases results of 38 LGAs in kano

February 27, 2023
No team to turn Nigeria around” than my husband and Datti: Obi’s wife

No team to turn Nigeria around” than my husband and Datti: Obi’s wife

January 4, 2023
Gawuna plans a lot for the development of youths: Muhammad Garba

My administration will not disappoint peoples of Kano state : Gawuna

December 20, 2022
Gawuna plans a lot for the development of youths: Muhammad Garba

Gawuna plans a lot for the development of youths: Muhammad Garba

December 12, 2022
Parties speak for the new cash withdrawal limits

Parties speak for the new cash withdrawal limits

December 12, 2022
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

February 11, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna

Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna

March 21, 2023
Jam’iyar PDP tayi watsi da sakamakon zaben jihar katsina

Jam’iyar PDP tayi watsi da sakamakon zaben jihar katsina

March 21, 2023
An Sami mamakon ruwan sama karo na farko a bana a garin Kaduna

An Sami mamakon ruwan sama karo na farko a bana a garin Kaduna

March 21, 2023
Ganduje ya dage dokar hana fita da aka ayyana ta jiya kafin bayyana wanda ya lashe zaben gwamna

Ganduje ya dage dokar hana fita da aka ayyana ta jiya kafin bayyana wanda ya lashe zaben gwamna

March 21, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu an kama wani Dan Majalisa dauke da makuden kudaden waje

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna
HAUSA NEWS

Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna

Rahotanni na nuni da cewa jam'iyun adawa da suka yi takarar gwamnan a jihar Kaduna sun yi watsi da sakamakon ...

March 21, 2023
Jam’iyar PDP tayi watsi da sakamakon zaben jihar katsina
HAUSA NEWS

Jam’iyar PDP tayi watsi da sakamakon zaben jihar katsina

Dan takarar gwamnan jihar katsina  na babbar jam'iyyar hamayya ta PDP, a zaben da ya gabata, Sanata Yakubu Lado Dan ...

March 21, 2023
An Sami mamakon ruwan sama karo na farko a bana a garin Kaduna
HAUSA NEWS

An Sami mamakon ruwan sama karo na farko a bana a garin Kaduna

Daga Hassan Umar Gwammaja A dare jiya an samu mamakon ruwan sama mai karfi (Na farko a jihar Kaduna) wanda ...

March 21, 2023
Ganduje ya dage dokar hana fita da aka ayyana ta jiya kafin bayyana wanda ya lashe zaben gwamna
HAUSA NEWS

Ganduje ya dage dokar hana fita da aka ayyana ta jiya kafin bayyana wanda ya lashe zaben gwamna

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cire dokar hana fita da ta kakabawa al'ummar jihar a jiya bayan ayyana Abba kabir ...

March 21, 2023
Ina Zargin Wasu Abokan Sana’armu ta Fim Da Hannu wajen kone gida na da na Rarara: Baba cinedu
HAUSA NEWS

Ina Zargin Wasu Abokan Sana’armu ta Fim Da Hannu wajen kone gida na da na Rarara: Baba cinedu

Shahararren jarumi kumaawaki a masana'antar Kannywood Baba Chinedu yace "An Sacè Mun Kaya Na Sama Da Milyan Gòma A Lokacin ...

March 20, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz