Gwamnatin Najireya Ta Ware Ranar Litinin 10=10=2022 A Matsayin Ranar Hutu

Domin bikin murnar zagayowar ranar haihuwar fiyayyen hilittar manzo Tsira Annabi Muhammadu Sallalahu Alhi-Wassalam

A wata sanarwa da ministan cikin gida Ogbeni Rauf Aregbesola ya sanar a abuja, ya kuma ce, yana fatan za’a yi wa kasa Addu’ar zaman lafiya a gurar maulidi

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments