• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home General News

Dalilin da yasa dole ake shigo da tataccen fetur Najeriya da kin tace shi ya wadatar da kasa

Aksam Media by Aksam Media
August 23, 2022
in General News
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
China ta shirya Yantra wasu kasashen Africa wajen shigar da kayayyakin su kasar ta

China na shirin fadada damar ta na sakan hannayen jari daga kega

February 22, 2023

Hukumar hisbah ta jihar kano ta yabawa masarautar gaya bisa

February 16, 2023

Masani bincike  da hako man fetur Dakta Mubarak Ibrahim Mahmud, ya ce da kasar Najeriya za ta iya tace man da ta ke bukata a cikin gida, da arziki ya wadaci kasar.

Dakta Ibrahim wanda mawallafin littattafai ne na neman fetur da lamuran tashoshin jiragen ruwa, ya ce kasar nan na shan Fama na rasa arzikin mai  yawa wajan  sayar da danyen mai da shigo da tatacce.

Masanin wanda ya yi aiki a tekun Gulf, inda Najeriya ke tono mai a teku, ya lissafa arziki da yawa da a ke fitarwa daga jikin man fetur yace danyan man albarkarsa tamkar saniya da a kan amfana da naman ta, da fatar ta, da nonon ta, da kahon ta da man ta da dai dasauarn su.

Dakta Ibrahim ya alakanta matsalolin rashin aikin matatun fetur din da asalin tarihin yanda kasashe masu ci gaban masana’antu su ka zuba jari a hakar fetur, ta hanyar manyan kamfanonin ‘yan jari hujja da ba sa barin wani abu ya dakatar da ribar su.

A nan masanin ya ba da shawarar Najeriya ta yi kokarin kafa kananan matatun fetur a yankuna daban-daban, da ba su da tsadar gudanarwa inda hakan zai sa dukkan arzikin har da dusar man ya zama ya na amfanar yan kasa.

Masanin tattalin arziki a Abuja Yusha’u Aliyu, ya ce ko dai ba za a iya tabbatar da matatun man kasa ba, gwamnati za ta iya jawo kamfanonin ketaren su kafa matatun a Najeriya.

Yusha’u Aliyu ya kara da cewa arewa ta fi samun cikas don ba a gama batun tono mai a yankin ba balle a yi magana cin gajiyar matatun man.

Gwamnatin Najeriya ta sha baiyana muradin fadada hanyoyin tattalin arziki dan rage dogaro da man fetur, inda ya zama hatta a man fetur din ba a samun cin gajiyar kammalalliyar riba.

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Babban kwamandan soji na kasar Ukraine ya koka da nakasun da suke samu a yakin su da Rasha

Next Post

Akwai Yuwurar Hukumar: NDLA Ta Hana Amfanin Da Shake Da Kuma Akurkura/Akuskura

Aksam Media

Aksam Media

RelatedPosts

INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi
General News

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

by Aksam Media
March 19, 2023
0

001 RANO LG NNPP=18,040✅ APC=17,090 002 ROGGO LG NNPP=18,211✅ APC=11,007 003 MINJIBIR LG NNPP=17,400✅ APC=15,472 004 UNGOGO LG NNPP=34,500✅ APC=15,688...

Read more
China ta shirya Yantra wasu kasashen Africa wajen shigar da kayayyakin su kasar ta

China na shirin fadada damar ta na sakan hannayen jari daga kega

February 22, 2023
Hukumar hisbah ta jihar kano ta yabawa masarautar gaya bisa

Hukumar hisbah ta jihar kano ta yabawa masarautar gaya bisa

February 16, 2023
China ta tura maaikatan jinya duba 30 zuwa kasashe….

China ta tura maaikatan jinya duba 30 zuwa kasashe….

February 14, 2023
Ministoti na zargin jam’iyun adawa da tade Buhari akan magance rikicin kuɗi

Ministoti na zargin jam’iyun adawa da tade Buhari akan magance rikicin kuɗi

February 7, 2023

Top Nigerian Newspapers briefing

December 24, 2022
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

March 31, 2023
INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

March 31, 2023
Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

March 30, 2023
Hanya mai sauki da zaka hana sauro rayuwa a inda kake

Hanya mai sauki da zaka hana sauro rayuwa a inda kake

March 30, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi
HAUSA NEWS

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Daga khadija Abdullahi Aliyu Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya daga Darajar wasu Hakimansa da kuma nada ...

March 31, 2023
INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna
HAUSA NEWS

INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

Hukumar Zabe Mai Zaman Katta Ta Kasa INEC, yau tabawa zabban Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Malam Uba Sani shedar sakamako yin ...

March 31, 2023
Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri
HAUSA NEWS

Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

An kama wani ɗan jaridan Amurka da ke aiki da jaridar Wall Street Journal a Rasha inda aka zarge shi ...

March 30, 2023
Hanya mai sauki da zaka hana sauro rayuwa a inda kake
HAUSA NEWS

Hanya mai sauki da zaka hana sauro rayuwa a inda kake

A duk lokacin da kake da bukatar ko kike da bukatar korar Sauro akwai hanya mai sauki da zaku yi ...

March 30, 2023
Makaman da ake Dari-dari kar Rasha tayi amfani da su akan Ukraine yanzu ta fara
HAUSA NEWS

Makaman da ake Dari-dari kar Rasha tayi amfani da su akan Ukraine yanzu ta fara

Rundunar sojin Rasha ta yi amfani da tsarin Tornado-G wajen harba rokoki da dama a lokaci guda kan cibiyoyin sojan ...

March 29, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz