Yadda taron kafa kungiyar kare hakkin tagwayen arewacin Nageriya ya gudana a Kaduna

Daga khadija Salisu Danmaliki

“‘Mun kafa Æ™ungiyar ce don kare haƙƙin tagwaye a Najeriya'”, Tsawon

Tagwaye a arewacin Najeriya sun ce sun taru a garin Kaduna da zimmar kafa ƙungiyar da za ta dinga kare haƙƙinsu a ƙasa baki ɗaya.

Ƙididdiga daga Majalisar Ɗinkin Duniya ta nuna cewa a kowace haihuwa 1,000 za a iya samun tagwaye 12.

“Ba ma jin daÉ—in yadda za ka an auri Hassana an kai ta wani wuri, ita ma Hussaina a kai ta wani wuri daban,” in ji shugaban Æ™ungiyar Hassan Tijjani Salihu.
Tagwaye a Najeriya

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments