Tun bayan da aka mika mr.gen gidan ajiya da gyaran hali mai magana da yawun gidan musbahu lawan kofar nasarawa ya bayyana cewar dan ciranin dan chinan nan zasu tanaji abincin da zai dinga ci daidai da yadda ya saba ma’ana abincin su na kasar sin
Kakakin hukumar ya bayyana cewar a halin yanzu dai makashin ummita ya karbi abincin da yan kasar nan suke ci ammafa ba gabza ba da ake baiwa mazauna gidan ajiyar da gyaran hali yan asanin kasar nan tini ya fara karbar taliyar nan ta yan yara
ya kara da cewar dan ci ranin ya saki jikin sa a wannan gida
Batun nan da yawa yawan marasa iya gani su kauda kai suke yi na cewar wai gidan da ummita suke da zama dan ci ranin ne ya sai musu
Iyayen nata sunce wannan batu ba haka yake ba wannan gida mahaifin marigayiyar ya siya kamin ya koma ga mahalicci