• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

Muna shan bakar wuya sakamakon rashin wadatar Asibiti a yankin mu: Alummar garin Dansarauniya

Aksam Media by Aksam Media
August 14, 2022
in HAUSA NEWS
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar wayar da Kai da tallafawa masu larurar cutar amosanin jini ta jihar Kano, ta bayyana aniyarta na ci gaba da gudanar da yawan wayar da kan alumma da tallafawa masu larurar cutar amosanin jini a fadin jihar Kano domin rungumar gwajin launin jini kafin aure.

Shugaban kungiyar Alhaji Maharazu Ibrahim Adamu Gizina ne ya tabbatar da hakan a lokacin da yake zantawa da manema labarai a ci gaba da Zagayen da kungiyar take yi a garin Sarauniya dake karamar hukumar Dawakin tofa anan Kano.

RelatedPosts

Makaman da ake Dari-dari kar Rasha tayi amfani da su akan Ukraine yanzu ta fara

Makaman da ake Dari-dari kar Rasha tayi amfani da su akan Ukraine yanzu ta fara

March 29, 2023
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023

Manchester United na shirin gabatar da tayin fam miliyan 80 a kan dan wasan gaba na Tottenham.

March 29, 2023

Maharazu Ibrahim yace, kungiyar ba  za ta gajiya ba wajen wayar da kan matasa maza da mata mahimmancin yin gwajin jini kafin Aure, duba da Matsalar da ake samu yanzu na yaduwar cututtuka daban daban a cikin alumma, musamman cutar amosanin jini da take cutar da yara da manya ga duk wanda aka haifa da ita da kuma, irin wahalhalun da iyaye mata suke tsintar kansu a ciki.

Shugaban ya ce sakamakon Illar da cutar amosanin jini take da ita, shi yasa wannan kungiya ta himmatu Don ganin ta tallafawa masu larurar cutar da kuma wayar da kan iyaye mata da maza da su kansu matasa, su rika yin gwajin cututtuka kafin Aure a tsakanin junan magoya.

Muharazu Ibrahim ya kuma, bukaci mahukunta  da masu ruwa da tsaki a fannoni da dama da kungiyoyi masu zaman kansu da shugabanni masu da masarutun gargajiya kan su taimaka wajen wayar da kan matasa Don yin gwaji kafin aure a cikin birane da kankara, sakamakon Matsalar ake samu ga rayuwar masu larurar cutar amosanin jini.

Ya kuma shawarci masu larurar cutar amosanin jini, kan su rika bin dokokin likitoci a kodayaushe, inda yace, yakamata kuma a rika daina nuna musu kyama kasancewar suna dauke da cutar Sai dai a rika basu shawarwarin da za su kula da kansu da abincin daya kamata su ci da sauran abubuwan da suyi amfani da shi.

A jawabinsa tun da farko, Dagacin garin Sarauniya, Bashir Magaji, (Magajin Sarauniya) Ya sha alwashin cewa. Za su Samar da kwamiti na musamman domin ci gaba da wayar da kan matasa maza da mata da iyaye mahimmancin yin gwajin cututtuka kafin aure domin kaucewa kamuwa da cututtuka wadanda Ba, a cika samun magungunansu cikin sauki ba.

Ya kuma umarci masu ungunwanni da dakatai da limamai a garin Sarauniya da sauran garuruwan yankunan da su tabbata duk wadanda suka tashi yin Aure sun yi gwajin cututtuka kafin ma soyayya ta yi nisa har akai da yin kokarin aure duba da yadda Ma,aurata
Suke shan wahala da zarar an samu cututtuka makamantan irin
wadannan.

Haka zalika, magajin Sarauniyar,  ya yi Kira ga kungiyar da sauran masu
Hannu da shuni da kuma, Gwamnati kan su kawo musu dauki domin kara Samarwa garin Sarauniya
Asibiti da cibiyoyin bayar da magunguna kasancewar Sun yi musu karanci a garin.

Bashir Magaji ya godewa Shugabancin kungiyar karkashin jagorancin Alh Maharazu Ibrahim Adamu Gizina, bisa jajircewar da gudunmawar da yake bayarwa a dukkannin kananan hukumomi 44 dake fadin jihar Kano ta fannoni da dama.
(Cov Ibrahim Sani Gama)

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

An Yi Garkowa Da ‘Yanmata 6 ‘Yan Kungiyar Kwallo Kafa, A Jihar Edo

Next Post

Gwamnatin Jihar Barno Ta Yi Wa Kanan Yara Dubu 40 Al,lurar Rigakafin Shan Inna

Aksam Media

Aksam Media

RelatedPosts

Makaman da ake Dari-dari kar Rasha tayi amfani da su akan Ukraine yanzu ta fara
HAUSA NEWS

Makaman da ake Dari-dari kar Rasha tayi amfani da su akan Ukraine yanzu ta fara

by Aksam Media
March 29, 2023
0

Rundunar sojin Rasha ta yi amfani da tsarin Tornado-G wajen harba rokoki da dama a lokaci guda kan cibiyoyin sojan...

Read more
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Manchester United na shirin gabatar da tayin fam miliyan 80 a kan dan wasan gaba na Tottenham.

Manchester United na shirin gabatar da tayin fam miliyan 80 a kan dan wasan gaba na Tottenham.

March 29, 2023
Abubuwan da ya kamata ku sani gameda sabon shugaban PDP na rikon kwarya

Abubuwan da ya kamata ku sani gameda sabon shugaban PDP na rikon kwarya

March 29, 2023
Dalilan da suka hana Priyanka Chopra yin finafinai a India

Dalilan da suka hana Priyanka Chopra yin finafinai a India

March 29, 2023
Damfara ta yanar gizo, Amurka ta yanke hukunci zaman kaso ga wani Dan Najeriya

Damfara ta yanar gizo, Amurka ta yanke hukunci zaman kaso ga wani Dan Najeriya

March 28, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
Makaman da ake Dari-dari kar Rasha tayi amfani da su akan Ukraine yanzu ta fara

Makaman da ake Dari-dari kar Rasha tayi amfani da su akan Ukraine yanzu ta fara

March 29, 2023
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Manchester United na shirin gabatar da tayin fam miliyan 80 a kan dan wasan gaba na Tottenham.

Manchester United na shirin gabatar da tayin fam miliyan 80 a kan dan wasan gaba na Tottenham.

March 29, 2023
Abubuwan da ya kamata ku sani gameda sabon shugaban PDP na rikon kwarya

Abubuwan da ya kamata ku sani gameda sabon shugaban PDP na rikon kwarya

March 29, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Makaman da ake Dari-dari kar Rasha tayi amfani da su akan Ukraine yanzu ta fara
HAUSA NEWS

Makaman da ake Dari-dari kar Rasha tayi amfani da su akan Ukraine yanzu ta fara

Rundunar sojin Rasha ta yi amfani da tsarin Tornado-G wajen harba rokoki da dama a lokaci guda kan cibiyoyin sojan ...

March 29, 2023
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe
HAUSA NEWS

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Manchester United na shirin gabatar da tayin fam miliyan 80 a kan dan wasan gaba na Tottenham.
HAUSA NEWS

Manchester United na shirin gabatar da tayin fam miliyan 80 a kan dan wasan gaba na Tottenham.

Manchester United na shirin gabatar wa Tottenham tayin fam miliyan 80 a kan dan wasanta na gaba dan Ingila Harry ...

March 29, 2023
Abubuwan da ya kamata ku sani gameda sabon shugaban PDP na rikon kwarya
HAUSA NEWS

Abubuwan da ya kamata ku sani gameda sabon shugaban PDP na rikon kwarya

Mataimakin shugaban babbar jam’iyyar adawar Najeriya PDP Umar Iliya Damagun ya zama mukaddashin shugaban jam’iyyar bayan saukar wucin gadi da ...

March 29, 2023
Dalilan da suka hana Priyanka Chopra yin finafinai a India
HAUSA NEWS

Dalilan da suka hana Priyanka Chopra yin finafinai a India

Fitacciyar tauraruwar fina-finan Indiya Priyanka Chopra ta bayyana dalilan da suak sa ta fice daga masana'antar shirye fina-finan ƙasar ta ...

March 29, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz