Gwamnati Baza ta kara farashin man fetur ba: NNPCL

Sashin  kula da farashin man fetur na hukumar NNPCL  ta kasa ya magantu akan raderadin da ake na cewa gwamnati za ta kara farashin man fetur.

Sashin mai suna Nigerian Midstream and Downstream Petroleum Regulatory Authority a turance ta bakin maiagana ya yawun shi, Kimchi Apollo, yace babu wani shiri na kara farashin man fetur a wannan lokaci

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments