Yan Najeriya sun shiga zargin Atiku Abubakar da rura wutar kabilanci

Lamari Ya Dagule Bayan Atiku Yace Arewa Bata Bukatar Bayerabe Ko Ibo Ya Mulki

  Gabannin zaben shugaban kasa na 2023, lamura na kara dagulewa a bangaren dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar yayin da bayyana cewa yan arewa basa bukatar dan takara Bayarabe ko Ibo ya mulke su a 2023

Wannan furuci na tsohon mataimakin shugaban kasar ya tunzura mutane da dama, inda suka zarge shi da kada gangar kabilanci

A wani bidiyo da ya yadu, an jiyo Atiku yana cewa shi ya fahimci gaba daya yankunan kasar kuma abun da yan arewa suka fi bukata a yanzu shine wani daga arewa ya shugabance su.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments