Najeriya zata ci gaba ne kadai idan yan kasar suka rungumi dabiar yaki da cin hanci: tsohon shugaban kasar Ghana

Anyi Kira Ga yan Najeriya Da Su kasance masu  Tallafawa Gwamnati a kowane mataki Tare Da Tsaida gaskiya a Yakin Da Take yi Kan Cin Hanci Da Rashawa a Bangare Daban Daban Da Suka shafi Tatalin Arzikin.

Tsohon Shugaban Kasar Ghana ,John Dramani Mahama ne Yayi Wannan Kira a lokacin da Yake Gabatar Da Kasa a wurin Taron Da Cibiyar Harkokin Safiyo Da Kididdigar Darajar Gine Gine da Filaye Ta Kasa Ta Shirya A Garin Ilori.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments