Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Karyata Wani Shire Na Tsige: Gwamna El-Rufa’i

A wata takadar da mai magana da yawun kakakin majalisar Bello Danfulani ya rabawa manema labarai a jihar, yace Shugaban Majalisar Honorable Yusuf Zailani,  ya karyata radi-radin da ake yi na cewa Majalisar tana shiye-shiyen tsige Gwamna Nasiru Ahmad El-Rufa’i

Ya kuma kara da cewa, al’umma su yi watsi da radi-radin ba gaskiya bane, kana kuma majalisar bada da wannan tsarin.

 

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments