• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

Kotu tayi biza ga wani matashi bisa samun sa da laifin dukkan Mahaifin Budurwar sa

Aksam Media by Aksam Media
September 30, 2022
in HAUSA NEWS
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

DANTALA UBA NUHU KURA

Hana Saurayi Zuwa Wajen Zance Da Yin Dare Tare Da Umartarsa Ya Turo Wani Wakilinsa Dan Sanar Da Iyayen Budurwar Yayi Sanadiyar wani Matashin Saurayin Maisuna Mikaila Suleman Dake Garin Rukku a Mazabar Dan-Hassan a Karamar Hukumar Kura gurfana a gaban kotu.

RelatedPosts

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023

Tun da fari Mahaifin Budurwar ya dawo gida da misalin karfe 11:30 na dare ya iske matashin yana tsaka da tsinkarar fure da yar tasa a lokacin ne ya tasa keyar yar tasa zuwa gida.

Bayan ya Kora yar tasa izuwa gida sai ya juya zuwa kan wannan matashi yace masa tuna nace ka turo iyayen ka kaki to ka daina zuwa gurin ta lamarin da ya fusata matashin saurayin.

Bayan ya fusata ne a take ya dare kan dokin zuciyar sa inda bayyi wata-wata ba ya dunkule hannunsa mai sanye da zoben Soyayya wani mai tsini ya naushi uban Budurwar tasa kuma ya fasa masa baya.

Fasa I hung uban Budurwar ke da wuya sai jama’a suka kai masa dauki inda again garzaya da shi wajan likita, shikuwa matashin aka Damka shi a hannun jamian tsaro.

Bayan Masoyin Maisuna Munkaila Ya Fada Ragar Jamian Yansandan Karamar Hukumar Kura Idonsa Ya Raina Fata Ya Kuma Amsa Laifinsa

Nan Take Suka Gurfanar Dashi a Gaban Kotun Shariar Musuluncin Ta Kura
Wadda  Mai-Sharia Malam Ibrahim Isa Usman yake jagoranta.

Bayaan Dan-Sanda Maigabatar Da Kara Insifecta Nasiru Dan-Sakkwato Ya Karanta Masa Takardar Tuhuma Nan Take Ya amsa laifin sa Inda Maisharia Malam Ibrahim Isa Usman
Ya Waywaya Ga Maigabatar Da Kara Insifecta Nasiru Dan-Sakkwato Cewar Ya Amsa Laifinsa
Maigabatar Da Kara Yace Mai-Shariia Munji Ya Amsa
Saidai Wanda Aka Aikatawa Laifin Iddiris Rukku Gashi a Gaban Kotun Zaiwa Kotu Karin Bayani Kan Halin Jikinsa
Kotu Ta Bashi Umarni Ya Kuma Bayyana Matsanancin Halin Da Bayan Nasa Da Kasusuwan Bayansa Ke Ciki
Na Zuwa Ganin Likita Assibitoci Daban-Daban

Yanzu Haka Dai Kotun Shariar Musuluncin Ta Kura Bisa Jagorncin Mai-Sharia Malam Ibrahim Isa Usman
Ta Daga Sahariar Zuwa Ran 17/10/2022
Dan Ganin Yadda Jikin Nasa Zai Kasance.

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Kungiyoyi suna ci gaba da rububin Ascension bayan kin sabanta kwantiragin sa da yayi a Real Madrid.

Next Post

Putin na dab da mallake yankunan Ukraine da ya mamaye.

Aksam Media

Aksam Media

RelatedPosts

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa
HAUSA NEWS

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

by Aksam Media
April 1, 2023
0

Ya'yan wasu jigajigan jam'iyar APC sunziyarci Sanata injiya Dacta Rabiu Musa Kwankwaso. Hon. Bashir El-Rufai Ya Jagoranci Abokansa Inda Suka...

Read more
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

March 31, 2023
INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

March 31, 2023
Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

March 30, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

March 31, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa
HAUSA NEWS

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Ya'yan wasu jigajigan jam'iyar APC sunziyarci Sanata injiya Dacta Rabiu Musa Kwankwaso. Hon. Bashir El-Rufai Ya Jagoranci Abokansa Inda Suka ...

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya
HAUSA NEWS

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Fitaccen mawakin nan da ke sharafi a wannan zamani, Hamisu Breaker ya musanta zargin da ake yi na cewa shi ...

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu
HAUSA NEWS

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Babbar Jam’iyar adawa a Kano APC ta bayyana shirin ta na zuwa kotu domin kalubalantar sakamakon zaben da hukumar zabe ...

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi
HAUSA NEWS

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Daga khadija Abdullahi Aliyu Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya daga Darajar wasu Hakimansa da kuma nada ...

March 31, 2023
INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna
HAUSA NEWS

INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

Hukumar Zabe Mai Zaman Katta Ta Kasa INEC, yau tabawa zabban Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Malam Uba Sani shedar sakamako yin ...

March 31, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz