Gwamnatin tarayya ta ayyana lokacin da zata Yan farashin Danyan man a Naira ga matatar Dangote

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana hakan ne ta bakin Ministan Kudi da tattalin arzikin kasa, Wale Edun inda yace zasu gudanar da jerin taruka domin tattauna batun a tsanaki

Kazalika yace yayin tattanawar za su fitar da farashin da ya dace matatar Dangote ta biya a farashin Naira sannan gwamnatin tarayya ta duba yiwuwar saka tallafin ta ko kuma ta kyale Yan kasa su Saya a farashin da ya fitar

A nasu bangaren dillalan man fetur sun bayyana fatan su ga man da matatar Dangote zata fitar inda suke sa ran yafi na hukumar NNPC tsada.

 

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments