• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

Duk lokacin da yan siyasa suka ci zabe mantawa suke da ya jagaliyar da sukai ta baywa kayan maye: Alh Aminu Danjimmai

Aksam Media by Aksam Media
November 28, 2022
in HAUSA NEWS
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Shugabancin kungiyar ci gaban alummar garin kwasamgwami dake karamar hukumar Gezawa ya bukaci matasan yankunan da su kaucewa shiga bangar siyasa,musamman a wannan lokacin da babban zaben shekarar 2023, dake tafe.

Shugaban matasan yankin karamar hukumar Gezawa Alh Aminu Danjimmai ne,ya bukaci hakan dangane da yadda harkokin zabuka suke karatowa na shekarar 2023.

RelatedPosts

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

March 31, 2023

Alh Aminu yace,kasancewar lokacin zabuka yana karatowa,akwai bukatar kungiyar ta ja hankalin matasan yankunan domin kar su bari wasu yansiyasa su yi amfani da su domin cimma muradunsu a siyasance da kuma,sanyasu a cikin yanayi na damuwa da zai haifar musu da matsaloli a rayuwarsu.

Yace,a duk lokacin da yansiyasa suka samu damar darewa kan mulki ba za su tuna da su ba,daga su Sai ,ya,yensu Sai yanuwan matansu da sauran wadanda suke bukatar su zo kusa da su,Inda yace,ba,a hana matasan yi zabe ba,amma,yakamata su yi karatun ta nutsu wajen sanin wanne ma shugaba yakamata su zaba,domin inganta rayuwarsu a nan gaba.

Aminu yace,an Dade ana ruwa kasa na shanyewa akan alamuran da suka shafi harkokin matasa,da kungiyoyin matasa,kasancewar matasa sune kashin bayan kowacce alumma,dolene a ci gaba da kiraye kiraye akansu wajen kiyayewa shiga ala,amuran da za su sauya rayuwarsu da suka hadar da shaye_shaye da amfani da makamai wajen biyawa wasu bukatunsu,inda ya kara da cewa,jamian tsaro da hukumomi da kungiyoyi suna ta kiraye kiraye a garesu na su kaucewa shiga bangar siyasa, ta kafafen yada labarai da gidajen rediyo da talbijin.

Haka zalika,ya yi kira ga iyaye da su iya kokarinsu domin sauke nauyin daya rataya a wuyansu kasancewar, Allah subahanahu wata,ala Sai ya tambayesu ranar gobe alkiyama,inda yace,iyaye suna da rawar takawa wajen fadakar da yayensu ta hanyoyi da dama su kuma fahincesu tare da kaucewa shiga bangar siyasa.

Daga karshe ya shawarci mahukunta da masu ruwa da tsaki a fannin harkokin siyasa, da su fito da wasu hanyoyi da za su saka matasa akan gwadabe nagari da Sai janye hankalin matasan yankuna daban daban na kasar nan,na hada kai da ake yi da matasa wajen yin magudin zabe a yayin zabe da ma bayan zabe.

Daga karshe Alh Aminu kwasamgwami,ya bukaci alummar kasar nan,da su kasance masu gudanar da addu,oin samun zaman lafiya mai dorewa da samun yalwatar arziki, kasancewar alumma suna cikin wani halin rayuwarsu da damuwa dangane da yadda abubuwa suka yi tsada na rayuwa,inda yace,wannan yanayi da ake ciki yanzu babu wata mafita illa,mu ci gaba da addu,oin samun sauki da zaman lafiya.

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Yadda tseren yada kan in wani ke gudana a kasar Libya

Next Post

Gwamnatin jihar Kano ta haramta wa Yan Adaidaita Sahun bin manyan Titunan jihar Kano

Aksam Media

Aksam Media

RelatedPosts

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya
HAUSA NEWS

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

by Aksam Media
April 1, 2023
0

Fitaccen mawakin nan da ke sharafi a wannan zamani, Hamisu Breaker ya musanta zargin da ake yi na cewa shi...

Read more
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

March 31, 2023
INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

March 31, 2023
Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

March 30, 2023
Hanya mai sauki da zaka hana sauro rayuwa a inda kake

Hanya mai sauki da zaka hana sauro rayuwa a inda kake

March 30, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

March 31, 2023
INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

March 31, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya
HAUSA NEWS

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Fitaccen mawakin nan da ke sharafi a wannan zamani, Hamisu Breaker ya musanta zargin da ake yi na cewa shi ...

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu
HAUSA NEWS

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Babbar Jam’iyar adawa a Kano APC ta bayyana shirin ta na zuwa kotu domin kalubalantar sakamakon zaben da hukumar zabe ...

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi
HAUSA NEWS

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Daga khadija Abdullahi Aliyu Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya daga Darajar wasu Hakimansa da kuma nada ...

March 31, 2023
INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna
HAUSA NEWS

INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

Hukumar Zabe Mai Zaman Katta Ta Kasa INEC, yau tabawa zabban Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Malam Uba Sani shedar sakamako yin ...

March 31, 2023
Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri
HAUSA NEWS

Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

An kama wani ɗan jaridan Amurka da ke aiki da jaridar Wall Street Journal a Rasha inda aka zarge shi ...

March 30, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz