• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro
No Result
View All Result
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

Duk lokacin da yan siyasa suka ci zabe mantawa suke da ya jagaliyar da sukai ta baywa kayan maye: Alh Aminu Danjimmai

Aksam Media by Aksam Media
November 28, 2022
in HAUSA NEWS
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Shugabancin kungiyar ci gaban alummar garin kwasamgwami dake karamar hukumar Gezawa ya bukaci matasan yankunan da su kaucewa shiga bangar siyasa,musamman a wannan lokacin da babban zaben shekarar 2023, dake tafe.

Shugaban matasan yankin karamar hukumar Gezawa Alh Aminu Danjimmai ne,ya bukaci hakan dangane da yadda harkokin zabuka suke karatowa na shekarar 2023.

RelatedPosts

Labaran yamma tare da khadija Muhammad mai taya

November 6, 2023
Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

September 20, 2023

Just in: Students hit the streets, protest over 100 per cent school fees hike

September 13, 2023

Alh Aminu yace,kasancewar lokacin zabuka yana karatowa,akwai bukatar kungiyar ta ja hankalin matasan yankunan domin kar su bari wasu yansiyasa su yi amfani da su domin cimma muradunsu a siyasance da kuma,sanyasu a cikin yanayi na damuwa da zai haifar musu da matsaloli a rayuwarsu.

Yace,a duk lokacin da yansiyasa suka samu damar darewa kan mulki ba za su tuna da su ba,daga su Sai ,ya,yensu Sai yanuwan matansu da sauran wadanda suke bukatar su zo kusa da su,Inda yace,ba,a hana matasan yi zabe ba,amma,yakamata su yi karatun ta nutsu wajen sanin wanne ma shugaba yakamata su zaba,domin inganta rayuwarsu a nan gaba.

Aminu yace,an Dade ana ruwa kasa na shanyewa akan alamuran da suka shafi harkokin matasa,da kungiyoyin matasa,kasancewar matasa sune kashin bayan kowacce alumma,dolene a ci gaba da kiraye kiraye akansu wajen kiyayewa shiga ala,amuran da za su sauya rayuwarsu da suka hadar da shaye_shaye da amfani da makamai wajen biyawa wasu bukatunsu,inda ya kara da cewa,jamian tsaro da hukumomi da kungiyoyi suna ta kiraye kiraye a garesu na su kaucewa shiga bangar siyasa, ta kafafen yada labarai da gidajen rediyo da talbijin.

Haka zalika,ya yi kira ga iyaye da su iya kokarinsu domin sauke nauyin daya rataya a wuyansu kasancewar, Allah subahanahu wata,ala Sai ya tambayesu ranar gobe alkiyama,inda yace,iyaye suna da rawar takawa wajen fadakar da yayensu ta hanyoyi da dama su kuma fahincesu tare da kaucewa shiga bangar siyasa.

Daga karshe ya shawarci mahukunta da masu ruwa da tsaki a fannin harkokin siyasa, da su fito da wasu hanyoyi da za su saka matasa akan gwadabe nagari da Sai janye hankalin matasan yankuna daban daban na kasar nan,na hada kai da ake yi da matasa wajen yin magudin zabe a yayin zabe da ma bayan zabe.

Daga karshe Alh Aminu kwasamgwami,ya bukaci alummar kasar nan,da su kasance masu gudanar da addu,oin samun zaman lafiya mai dorewa da samun yalwatar arziki, kasancewar alumma suna cikin wani halin rayuwarsu da damuwa dangane da yadda abubuwa suka yi tsada na rayuwa,inda yace,wannan yanayi da ake ciki yanzu babu wata mafita illa,mu ci gaba da addu,oin samun sauki da zaman lafiya.

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Yadda tseren yada kan in wani ke gudana a kasar Libya

Next Post

Gwamnatin jihar Kano ta haramta wa Yan Adaidaita Sahun bin manyan Titunan jihar Kano

Aksam Media

Aksam Media

RelatedPosts

HAUSA NEWS

Labaran yamma tare da khadija Muhammad mai taya

by Aksam Media
November 6, 2023
0

Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Abuja, ta kammala sauraron ƙarar da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf na jam'iyyar...

Read more
Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

Breaking: Tribunal Declares Nasiru Gawuna Winner Of Kano Governorship Election

September 20, 2023
Just in: Students hit the streets, protest over 100 per cent school fees hike

Just in: Students hit the streets, protest over 100 per cent school fees hike

September 13, 2023
Gwamnan jihar kano, Abba Kabir Yusuf, yana da wasu muhimman abubuwa guda biyu: shugaban kungiyar yan kasuwa

Gwamnan jihar kano, Abba Kabir Yusuf, yana da wasu muhimman abubuwa guda biyu: shugaban kungiyar yan kasuwa

September 11, 2023
El’s Empowerment foundation empowered over 170 windows in Kano.(POWA)

El’s Empowerment foundation empowered over 170 windows in Kano.(POWA)

September 10, 2023
Kungiyar Direbobi ta Malan Kato na ci gaba da Jinjinawa gwamnan jihar Kano

Kungiyar Direbobi ta Malan Kato na ci gaba da Jinjinawa gwamnan jihar Kano

September 9, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

April 29, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
SUN Agro Co. Ltd. Showcases Agricultural Excellence at Grand Lunch and Commissioning Ceremony

SUN Agro Co. Ltd. Showcases Agricultural Excellence at Grand Lunch and Commissioning Ceremony

November 23, 2023
Breaking: Alleged N109bn Fraud, Court Revokes Ex-AGF Bail

Breaking: Alleged N109bn Fraud, Court Revokes Ex-AGF Bail

November 16, 2023
Electricity workers join NLC on indefinite strike

Electricity workers join NLC on indefinite strike

November 14, 2023
How Former SGF criticizes Tinibu’s appointment

How Former SGF criticizes Tinibu’s appointment

November 10, 2023
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Jami’ar Tarayya ta Dutsimma FUDMA ta yaba da Karatun digiri da AKCOE ta ke bayarwa.

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
SUN Agro Co. Ltd. Showcases Agricultural Excellence at Grand Lunch and Commissioning Ceremony
Metro

SUN Agro Co. Ltd. Showcases Agricultural Excellence at Grand Lunch and Commissioning Ceremony

SUN Agro Co. Ltd. Showcases Agricultural Excellence at Grand Lunch and Commissioning Ceremony In a remarkable display of agricultural innovation ...

November 23, 2023
Breaking: Alleged N109bn Fraud, Court Revokes Ex-AGF Bail
National News

Breaking: Alleged N109bn Fraud, Court Revokes Ex-AGF Bail

Justice Yusuf Halilu of an FCT, Maitama, Abuja, on Tuesday revoked the bail earlier granted a former Accountant-General of the ...

November 16, 2023
Electricity workers join NLC on indefinite strike
National News

Electricity workers join NLC on indefinite strike

Electricity workers have shut down the national grid following the declaration of an indefinite strike by organized labour unions. Ndidi ...

November 14, 2023
How Former SGF criticizes Tinibu’s appointment
National News

How Former SGF criticizes Tinibu’s appointment

Babachir Lawal, former Secretary to the Government of the Federation (SGF), has said that President Bola Ahmed Tinubu appointed the ...

November 10, 2023
How Borno State Gov spends N500 million on 112  students’ registration fees
Metro

How Borno State Gov spends N500 million on 112  students’ registration fees

Borno State governor has approved the release of over N500 million to pay registration fees for 19 medical students and ...

November 9, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz