Shuhaba muhammadu Buhari ya jajantawa yan kasuwar kantin kwari dake kano.

Shuhaba muhammadu Buhari ya jajantawa yan kasuwar kantin kwari a kano.

Walid Yusuf Hari

Jawabin jajantawar yazone daga bakin Ministan ayyuka da gidaje Hon Umar ibrahim El-Yakub a ranar asabar a wata ziyara daya kai dan jajantawa yan kasuwar ta kantin kwari bisa iftila’in ambaliyar daya samemu a makon daya gabata.

Ministan ya kuma yaba da yadda yan kasuwar suka tashi tsaye dan magance faruwar hakan anan gaba, yakuma bayyana takaicinsa bisa yadda wasu yan kasuwar suke gine-gine akan magudanan ruwa, inda yai kira da adakatar da irin wadannan gine-gine kuma hukumomi su dinga sanya idanu yayin da za’ayi gini.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments