Yanayin tsaro: an rufe makarantu a fadin jihar Jigawa

Gwamna Badaru na jihar Jigawa ya bada umarnin rufe makarantu a fadin jihar.

Kwamishinan Ilimi na jihar Dakta Lawan Yusuf shine ya tabbatar da hakan ga manema labarai a birnin Dutse.

Yusuf yace an dauki matakin ne biyo Bayan rahoton sirri da aka samu na yuwuwar Kai hare-haren taaddanci a fadin kasar nan musamman a jihohin da suke da kusanci da Iyakokin ketarawa kasashen ke tare.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments