• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

Wasu gwamnonin APC sun lashi takobin baiwa Tinubu Matsala a jihohin su

Aksam Media by Aksam Media
September 26, 2022
in HAUSA NEWS
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

An ba kowane Gwamna dama ya kawo sunayen wadanda za a sa a kwamitin takarar Bola Tinubu Ko da sunaye suka fito, sai ga wasu Gwamnonin APC suna kukan ‘Dan takaran ya yi watsi da alkawarin da yayi musu

A yanzu haka Sabani a iya cewa ya yi kamari kasancewar an samu Gwamnonin da ke yi wa Tinubu barazanar kin goyon bayan takararsa

RelatedPosts

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023

Wasu daga cikin gwamnonin jam’iyyar APC mai mulki, sun yi barazanar kawowa takarar ta Asiwaju Bola Tinubu cikas a jihohinsu muddin zabe yazo.

Wani rahoto na musamman da muka samu daga Premium Times a ranar Litinin, ya bayyana cewa ‘yan kungiyar PGF suna jin haushin Bola Tinubu.

Gwamnonin APC sun fusata ne a kan yadda jam’iyya da ‘dan takararta suka yi watsi da sunayen da suka bada na wadanda za a sa a kwamitin kamfe.

Gwamnonin sun ce sun aiko da sunayen mutanen su na APC biyar biyar da za su shiga cikin kwamitin jam’iyyar na yakin neman zaben shugaban kasa, amma sai magana ta canza daga baya lamarin da ya basu mmamaki shi ne, da aka fitar da jerin sunayen ‘yan kwamitin kamfe, sai suka ga an yi watsi da sunayen da suka gabatar.

Kwamitin yakin neman zaben Bola Tinubu sun yi wannan ne ba tare da sanin gwamnonin ba. Wannan ya jawo aka yi ta kai wa APC da PGF korafi

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Meloni speaks to Italians after elected as the first female prime minister

Next Post

Jawabin Meloni bayan samun nasarar zabar ta a matsayin mace firaminita ta farko a Italiya

Aksam Media

Aksam Media

RelatedPosts

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa
HAUSA NEWS

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

by Aksam Media
April 1, 2023
0

Ya'yan wasu jigajigan jam'iyar APC sunziyarci Sanata injiya Dacta Rabiu Musa Kwankwaso. Wadanda suka kai ziyarar ta barka da shan...

Read more
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

March 31, 2023
INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

March 31, 2023
Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

March 30, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

March 31, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa
HAUSA NEWS

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Ya'yan wasu jigajigan jam'iyar APC sunziyarci Sanata injiya Dacta Rabiu Musa Kwankwaso. Wadanda suka kai ziyarar ta barka da shan ...

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya
HAUSA NEWS

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Fitaccen mawakin nan da ke sharafi a wannan zamani, Hamisu Breaker ya musanta zargin da ake yi na cewa shi ...

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu
HAUSA NEWS

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Babbar Jam’iyar adawa a Kano APC ta bayyana shirin ta na zuwa kotu domin kalubalantar sakamakon zaben da hukumar zabe ...

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi
HAUSA NEWS

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Daga khadija Abdullahi Aliyu Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya daga Darajar wasu Hakimansa da kuma nada ...

March 31, 2023
INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna
HAUSA NEWS

INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

Hukumar Zabe Mai Zaman Katta Ta Kasa INEC, yau tabawa zabban Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Malam Uba Sani shedar sakamako yin ...

March 31, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz