Kasar faransa na fuskantar turjiya daga kasashen da tayiwa mulkin mallaka

Jami’an tsaro a Chadi sun yi amfani da hayaƙi mai sa ƙwalla wanda ake kira tiyagas a turance  domin tarwatsa ɗaliban wasu makarantu kwaleji biyu da ke zanga-zana a  N’Djamena babban birnin ƙasar.

Ɗaliban sun fito ne suna zanga-zangar ƙin jinin Faransa da safiyar Litinin kamar yadda jaridar Tchad Infos ta ruwaito.

Sun fito zmaan titi suna yayata cewa “Faransa ta fie daga Chadi, a cewar jaridar.

Wannan na zuwa bayan masu masu fafutika sun jagoranci zanga-zangar kyamar Faransa a garin Ati na Chadi.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments