Jam’iyar PDP bata yiwa yan kudu adalci ba: Bot chairman

Shugaban kwamitin amintattu na jam’iyar PDP, Walid Jibrin ya bukaci jam’iyar PDP ta sake duba fasalin rabon  mukaiman da jam’iyar tayi.

Jibrin ya bukaci hakan ne a yayi da yake zantawa da Gidansa tabijin na channel inda yace jam’iyar bata yi duba na tsanaki ba a yayin Raba mukaman.

Yace bai kyautu jam’iyar ta fito da shugaban ta daga Arewa ba kuma Dan takarar shugaban kasar ta daga Arewa dadin dadawa shugaban kwamitin amintattu Shima daga Arewa

Ya ce a shirye yake ya mika mukamin sa na shugaban kwamitin amintattu ga yankin kudancin Kasar nan in har hakan zai Kawo masalaha a jam’iyar.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments