Godswill Akpabio yace zasu garzaya kotun koli

Tsohon ministan harkokin Niger Delta, Godswill Akpabio ya bayyana cewa zai tunkari kotun koli domin daukaka kara a hukuncin kotun daukaka kara

Ya bayyana cewa a matsayinsa na lauya, yana jiran kwafin shari’arsu sannan su san abinda ya dace su yi amma zasu je har kotun karshe

Akpabio yayi kira ga magoya bayansa, mambobin APC da ‘yan mazabarsa da su kwantar da hankali har zuwa lokacin da za a yanke hukuncin karshe

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments