Sojojin Cameroon sun fuskanci mummunan hari daga Yanbindiga

Jami’ai sun ce ƴanbindiga sun kashe sojojin Kamaru aƙalla shida a wani hari da suka kai kan iyakar ƙasashen biyu.

Wani ɗan majalisa a yankin Akwaya da ke kudu maso yammacin Kamaru ya ce ɗaruruwan makiyaya ne suka kai hari kan wani sansanin soji.

Wani basarake a yankin ya ce maharan sun ƙona gidansa.

Ɗan majalisar yankin ya ce harin ramuwar gayya ne bayan sojojin Kamaru sun kashe makiyaya da dama kwana guda kafin harin.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments