Bayan dakume Tukur Mamu da DSS suka yi yanzu ya magantu

zuwa yanzu  hukumomin tsaro na DSS sun   aiwatar da wani  sahihin sammacin bincike a gidan Mamu da ofishinsa.

Jami’in hulda da Jama’a na Ma’aikatar Harkokin wajen Jihar  Peter Afunanya, PhD ne ya tabbatar da hakan

Mutumin da ake zargi da hanu wajan Kai hari da kwashe jama’a domin neman kudin fansa a dakume shi ne a kasar Masar kamar yadda rahoton DSS ya tabbatar

A yayin aiwatar da ayyukan, an sami  kayayyaki masu yawa na  cin zarafi Danadam da suka haɗa da kayan aikin soja.

Sauran abubuwa sun haɗa da adadi mai yawa a cikin kuɗaɗe daban-daban da ƙungiyoyi da kuma kayan mu’amalar kuɗi.

Yayin da ake ci gaba da gudanar da bincike, an tabbatar da cewa  Mamu zai gurfana  a gaban  kotu.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments