Kotu ta umarci Gwamnatin Nigeria ta biya Nnamdi kanu diyya

Kotu Ta Umurci Gwamnatin Tarayya Ta Biya Nnamdi Kanu N500m kudin tsareshi Kuma A Mayar Da Shi Kenya

 

Wannan ya biyo bayan umurnin wankeshi da kotun daukaka kara ta yi. Karin bayani na nan tafe a labaranmu masu zuwa

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments